Skip to content
thenaijauntold.com thenaijauntold.com

The-Nigeria-Untold : Global News, Nigerian Perspective, World News Updates.

  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • facebook.com
  • twitter.com
  • t.me
  • instagram.com
  • youtube.com
Subscribe
Home » Archives for April 2026 » Page 2
Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede, ya umurci dakarun tsaro da su ƙara ƙaimi wajen murƙushe ‘yan bindiga a yankin arewa maso yamma.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede, ya umurci dakarun tsaro da su ƙara ƙaimi wajen murƙushe ‘yan bindiga a yankin arewa maso yamma.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 21, 2026
Janar Oluyede ya bayyana hakan ne yayin ziyarar da ya kai wa sojojin da ke…
Read More
Shugaba Tinubu ya  amince da kafa sabuwar  makarantar horar da jami’an ‘yan sandan Najeriya a Jihar Ogun.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Shugaba Tinubu ya amince da kafa sabuwar makarantar horar da jami’an ‘yan sandan Najeriya a Jihar Ogun.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 21, 2026
Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa an amince da kashe naira biliyan 15 domin…
Read More
A shekarar 2025, bayanai sun nuna cewa rundunonin tsaron Najeriya sun fuskanci babbar matsala ta rashin isassun kuɗaɗe, musamman a bangaren sayen makamai da kayan aiki.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

A shekarar 2025, bayanai sun nuna cewa rundunonin tsaron Najeriya sun fuskanci babbar matsala ta rashin isassun kuɗaɗe, musamman a bangaren sayen makamai da kayan aiki.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 20, 2026
Rahoton daga shafin Open Treasury Portal ya bayyana cewa Rundunar Sojin Ƙasa ta samu kashi…
Read More
Wata mummunar gobara ta jefa manoman albasa a Jihar Sokoto cikin tsananin damuwa, bayan da ta lalata dimbin amfanin gonarsu.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Wata mummunar gobara ta jefa manoman albasa a Jihar Sokoto cikin tsananin damuwa, bayan da ta lalata dimbin amfanin gonarsu.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 20, 2026
Lamarin ya faru ne a ƙauyen Kojiyo da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo. Rahotanni sun nuna…
Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aikatan bangaren ilimi da ake zargi da sayar da takardun daukar aiki ga Jama’a.
Posted inBreaking News Front Page Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aikatan bangaren ilimi da ake zargi da sayar da takardun daukar aiki ga Jama’a.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 20, 2026
Kwamishinan Ilimi na jihar, Dakta Ali Haruna Makoda, ne ya bayyana hakan yayin ganawa da…
Read More
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i ta ƙasa (JAMB) ta bayyana cewa ta kammala fitar da sakamakon UTME na shekarar 2026, wanda aka gudanar a ranakun 17 da 18 ga watan Afrilu.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i ta ƙasa (JAMB) ta bayyana cewa ta kammala fitar da sakamakon UTME na shekarar 2026, wanda aka gudanar a ranakun 17 da 18 ga watan Afrilu.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 20, 2026
A cikin sanarwar da kakakin hukumar, Fabian Benjamin, ya fitar, hukumar ta ce sakamakon dalibai…
Read More
Gwamna Bala Mohammed na duba sabuwar jam’iyyar da zai kulla alaka da ita bayan tattaunawar sa da Jam’iyyar APC ta rushe.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Gwamna Bala Mohammed na duba sabuwar jam’iyyar da zai kulla alaka da ita bayan tattaunawar sa da Jam’iyyar APC ta rushe.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 18, 2026
Rahotanni sun nuna cewa Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya fara nazarin yiwuwar komawa wata…
Read More
Kasar Iran ta sanar da rufe Mashigar Hormuz kwanaki kadan bayan bayyana bude mashigar.
Posted inBreaking News Front Page Tsaro

Kasar Iran ta sanar da rufe Mashigar Hormuz kwanaki kadan bayan bayyana bude mashigar.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 18, 2026
Tashin hankali a Gabas ta Tsakiya ya sake ƙaruwa bayan Iran ta sanar da rufe…
Read More
Duka ranar 17 ga watan Afrilun kowacce Shekara an ware ta a matsayin ranar Kula da Lafiyar Uwa da Jariri ta Duniya.
Posted inBreaking News Front Page Kano

Duka ranar 17 ga watan Afrilun kowacce Shekara an ware ta a matsayin ranar Kula da Lafiyar Uwa da Jariri ta Duniya.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 18, 2026
An ware ranar ne domin wayar da kai kan muhimmancin kula da lafiyar mata tun…
Read More
Posted inUncategorized

Kotu ta bawa EFCC izinin Kama tsohuwar ministar Jin kan Najeriya

Posted by saviolasani1@gmail.com April 16, 2026
Wata kotu a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, ta bawa hukumar yaƙi da masu yi…
Read More

Posts pagination

Previous page 1 2 3 4 Next page

Recent Posts

  • Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II Ya Bukaci Gwamna Abba Ya Ɗauki Tsauraran Mataki Kan Masu Nuna Masa Rashin Girmamawa.
  • Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
  • An Kashe Matashin da ya hallaka mahaifinsa kar rashin abinci a Jihar Edo.
  • Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.
  • Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana damuwa kan jinkirin da gwamnatin tarayya ke yi wajen aiwatar da yarjejeniyar shekarar 2025

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025

Categories

  • Addini
  • Advocate
  • Breaking News
  • Business
  • Celebrity Life
  • Front Page
  • General News
  • Kano
  • Kiwon Lafiy
  • Nigeria
  • North Korea Launch Direct Flights After 70 Years
  • Politics
  • Siyasa
  • Tattali
  • Tsaro
  • Uncategorized

Mhsani

Mh Sani is a seasoned journalist and news writer with a passion for telling the stories that matter. With years of experience in reporting on national and international news, Sani has developed a keen eye for detail and a knack for crafting compelling narratives that inform and engage readers.

  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

Recent Posts

  • Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II Ya Bukaci Gwamna Abba Ya Ɗauki Tsauraran Mataki Kan Masu Nuna Masa Rashin Girmamawa.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 29, 2026
  • Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
  • An Kashe Matashin da ya hallaka mahaifinsa kar rashin abinci a Jihar Edo.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
  • Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 26, 2026
  • Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana damuwa kan jinkirin da gwamnatin tarayya ke yi wajen aiwatar da yarjejeniyar shekarar 2025
    by saviolasani1@gmail.com
    May 26, 2026

Let's keep in touch

Trending post

  • Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II Ya Bukaci Gwamna Abba Ya Ɗauki Tsauraran Mataki Kan Masu Nuna Masa Rashin Girmamawa.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 29, 2026
      Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, da ya nuna cikakken…
  • Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
    An sanar da sakamakon zaɓen ne a Abuja a daren Laraba, inda jami’in gudanar da zaɓen, Tunde Ogbeha, ya bayyana…
  • An Kashe Matashin da ya hallaka mahaifinsa kar rashin abinci a Jihar Edo.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
    Wani rikici da ya samo asali daga rashin abinci ya rikide zuwa mummunan lamari a Jihar Edo, inda wani matashi…
  • Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 26, 2026
    A wata sanarwa da hedikwatar rundunar ta fitar, ta bayyana cewa bayanan sirri da aka samu sun nuna cewa ƙungiyoyin…
  • Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana damuwa kan jinkirin da gwamnatin tarayya ke yi wajen aiwatar da yarjejeniyar shekarar 2025
    by saviolasani1@gmail.com
    May 26, 2026
    Shugabannin ASUU na reshen Jami’ar Jos ne suka bayyana hakan, inda suka ce idan gwamnati ba ta ɗauki mataki cikin…
  • Facebook
  • Instagram
  • X
  • YouTube
  • Amazon
Let’s keep in torch

Copyright 2026 — thenaijauntold.com. All rights reserved.
Scroll to Top

Get Latest News

Get the Latest News and Updates 

Stay informed with our daily/weekly newsletter : Global news, Nigerian News, and more!

Enter your email address

No thanks, I’m not interested!