Posted inBreaking News Front Page Nigeria
Dan tsohon Gwamanan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shiga sahun masu neman tikitin takarar Majalisar Tarayya a ƙarƙashin jam’iyyar NDC gabanin zaɓen 2027.
Matakin nasa ya jawo hankali musamman saboda alakarsa da tafiyar Kwankwasiyya duk da cewa mahaifinsa…









