Posted inAddini Breaking News Front Page
Rukunin farko na maniyyatan Jihar Kano sun isa birnin Madina na ƙasar Saudiyya domin fara gudanar da ibadar Hajjin shekarar 2026.
Maniyyatan sun sauka lafiya a safiyar Asabar da misalin ƙarfe 7:35 agogon Najeriya, bayan tashinsu…









