Posted inBreaking News Front Page Siyasa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
An sanar da sakamakon zaɓen ne a Abuja a daren Laraba, inda jami’in gudanar da…









