Posted inBreaking News Front Page Nigeria
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Katsina ta bayyana cewa ana zargin mutum 105 da kamuwa da cutar sanƙarau a wasu ƙananan hukumomin jihar.
Shugaban hukumar, Dakta Shamsuddeen Yahaya, ya ce har yanzu ba a tabbatar da bullar cutar…









