Posted inBreaking News Front Page Nigeria
Hukumar EFCC ta bayyana matuƙar damuwa kan yadda harkar damfara ta yanar gizo, wadda aka fi sani da yahoo-yahoo, ke ƙara yawaita a tsakanin ɗaliban jami’o’in Najeriya.
Shugaban hukumar, Olanipekun Olukoyede, ya bayyana cewa binciken da suka gudanar ya nuna cewa kusan…









