Posted inBreaking News Front Page Nigeria
Masu neman Takarar Gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar APC a wasu jihohin Najeriya sun nuna rashin amincewa da tsarin sasanci da shugabannin jam’iyyar ke ƙoƙarin aiwatarwa kafin zaɓen 2027.
Rahotanni sun bayyana cewa aƙalla jihohi 10 ne ke fama da rikici tsakanin masu neman…








