Posted inAddini Breaking News Front Page
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu maniyyata aikin Hajji biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su.
Waɗanda suka rasu su ne Alkasim Ibrahim Walawa, mai shekara 48, da kuma mahaifiyarsa Hadiza…
