Skip to content
thenaijauntold.com thenaijauntold.com

The-Nigeria-Untold : Global News, Nigerian Perspective, World News Updates.

  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • facebook.com
  • twitter.com
  • t.me
  • instagram.com
  • youtube.com
Subscribe
Home » Siyasa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
Posted inBreaking News Front Page Siyasa

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 28, 2026
An sanar da sakamakon zaɓen ne a Abuja a daren Laraba, inda jami’in gudanar da…
Read More
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakai masu ƙarfi har sai an dawo da cikakken zaman lafiya da tsaro a faɗin Najeriya.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakai masu ƙarfi har sai an dawo da cikakken zaman lafiya da tsaro a faɗin Najeriya.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 26, 2026
Tinubu ya bayyana hakan ne a Abuja, inda ya nuna cewa matsalolin tsaron da ƙasar…
Read More
Ana cigaba da Tafka Muhawara Kan Yawan Kuri’un da Shugaba Tinubu ya Samu a Zaɓen Fitar da Gwani na Jam’iyyar APC.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Ana cigaba da Tafka Muhawara Kan Yawan Kuri’un da Shugaba Tinubu ya Samu a Zaɓen Fitar da Gwani na Jam’iyyar APC.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 25, 2026
Wasu masana siyasa a Najeriya sun nuna shakku kan yawan ƙuri’un da Shugaba Bola Tinubu…
Read More
Dan tsohon Gwamanan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shiga sahun masu neman tikitin takarar Majalisar Tarayya a ƙarƙashin jam’iyyar NDC gabanin zaɓen 2027.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Dan tsohon Gwamanan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shiga sahun masu neman tikitin takarar Majalisar Tarayya a ƙarƙashin jam’iyyar NDC gabanin zaɓen 2027.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 23, 2026
Matakin nasa ya jawo hankali musamman saboda alakarsa da tafiyar Kwankwasiyya duk da cewa mahaifinsa…
Read More
Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa, Emmanuel Akabe, ya gamu da rashin nasara a zaben fid-da gwanin APC na kujerar Sanatan Nasarawa ta Kudu.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa, Emmanuel Akabe, ya gamu da rashin nasara a zaben fid-da gwanin APC na kujerar Sanatan Nasarawa ta Kudu.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 23, 2026
Sakamakon zaben ya nuna cewa Nalaraba, mai wakiltar mazabar Awe/Doma/Keana a majalisar wakilai, ya samu…
Read More
Tsohon Ministan Harkokin Waje, Ambassada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nassara a zaben fid-da gwani na Jam’iyyar APC a neman  tikitin takarar Gwamnan Jihar Bauchi.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Tsohon Ministan Harkokin Waje, Ambassada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nassara a zaben fid-da gwani na Jam’iyyar APC a neman tikitin takarar Gwamnan Jihar Bauchi.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 23, 2026
Tuggar, wanda ya sauka daga mukaminsa a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu domin shiga takarar gwamna…
Read More
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na kujerar gwamna karkashin jam’iyyar APC .
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na kujerar gwamna karkashin jam’iyyar APC .

Posted by saviolasani1@gmail.com May 21, 2026
A wata sanarwa da ya sanya wa hannu da kansa ranar Laraba, Fubara ya bayyana…
Read More
Masu neman Takarar Gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar APC a wasu jihohin Najeriya sun nuna rashin amincewa da tsarin sasanci da shugabannin jam’iyyar ke ƙoƙarin aiwatarwa kafin zaɓen 2027.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Masu neman Takarar Gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar APC a wasu jihohin Najeriya sun nuna rashin amincewa da tsarin sasanci da shugabannin jam’iyyar ke ƙoƙarin aiwatarwa kafin zaɓen 2027.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 20, 2026
Rahotanni sun bayyana cewa aƙalla jihohi 10 ne ke fama da rikici tsakanin masu neman…
Read More
Tsohon shugaban Najeriya  Janar Yakubu Gowon mai ritaya, ya gargadi masu neman mulki da sauran ’yan siyasa kan dasu guji Kausasan Kalamai yayin gudanar da Kamfe.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Tsohon shugaban Najeriya Janar Yakubu Gowon mai ritaya, ya gargadi masu neman mulki da sauran ’yan siyasa kan dasu guji Kausasan Kalamai yayin gudanar da Kamfe.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 20, 2026
Ya bayyana hakan ne a babban birnin tarayya Abuja yayin bikin ƙaddamar da littafin rayuwarsa…
Read More
Matashin ɗan siyasar nan dan takarar Majalisar Tarayya, Hon. Mahmud Sadis Buba wanda aka fi sani da Abin Al’ajabi, ya sanar da janye takararsa.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Matashin ɗan siyasar nan dan takarar Majalisar Tarayya, Hon. Mahmud Sadis Buba wanda aka fi sani da Abin Al’ajabi, ya sanar da janye takararsa.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 16, 2026
Tun da farko, Mahmud Sadis ya bayyana aniyarsa ta neman wakiltar mazabar Sabon Gari ta…
Read More

Posts pagination

1 2 3 Next page

Recent Posts

  • A Governor the World Applauds: The Story Behind Abba Yusuf’s Remarkable Three-Year Awards Record By Hafiz Garba PhD,
  • Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II Ya Bukaci Gwamna Abba Ya Ɗauki Tsauraran Mataki Kan Masu Nuna Masa Rashin Girmamawa.
  • Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
  • An Kashe Matashin da ya hallaka mahaifinsa kar rashin abinci a Jihar Edo.
  • Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025

Categories

  • Addini
  • Advocate
  • Breaking News
  • Business
  • Celebrity Life
  • Front Page
  • General News
  • Kano
  • Kiwon Lafiy
  • Nigeria
  • North Korea Launch Direct Flights After 70 Years
  • Politics
  • Siyasa
  • Tattali
  • Tsaro
  • Uncategorized

Mhsani

Mh Sani is a seasoned journalist and news writer with a passion for telling the stories that matter. With years of experience in reporting on national and international news, Sani has developed a keen eye for detail and a knack for crafting compelling narratives that inform and engage readers.

  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

Recent Posts

  • A Governor the World Applauds: The Story Behind Abba Yusuf’s Remarkable Three-Year Awards Record By Hafiz Garba PhD,
    by saviolasani1@gmail.com
    May 31, 2026
  • Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II Ya Bukaci Gwamna Abba Ya Ɗauki Tsauraran Mataki Kan Masu Nuna Masa Rashin Girmamawa.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 29, 2026
  • Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
  • An Kashe Matashin da ya hallaka mahaifinsa kar rashin abinci a Jihar Edo.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
  • Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 26, 2026

Let's keep in touch

Trending post

  • A Governor the World Applauds: The Story Behind Abba Yusuf’s Remarkable Three-Year Awards Record By Hafiz Garba PhD,
    by saviolasani1@gmail.com
    May 31, 2026
    In the long and complicated history of Nigerian governance, awards have too often been the currency of flattery rather than…
  • Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II Ya Bukaci Gwamna Abba Ya Ɗauki Tsauraran Mataki Kan Masu Nuna Masa Rashin Girmamawa.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 29, 2026
      Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, da ya nuna cikakken…
  • Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu nasara a zaɓen fid-da-gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC bayan ya kayar da sauran masu neman tikitin jam’iyyar.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
    An sanar da sakamakon zaɓen ne a Abuja a daren Laraba, inda jami’in gudanar da zaɓen, Tunde Ogbeha, ya bayyana…
  • An Kashe Matashin da ya hallaka mahaifinsa kar rashin abinci a Jihar Edo.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 28, 2026
    Wani rikici da ya samo asali daga rashin abinci ya rikide zuwa mummunan lamari a Jihar Edo, inda wani matashi…
  • Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.
    by saviolasani1@gmail.com
    May 26, 2026
    A wata sanarwa da hedikwatar rundunar ta fitar, ta bayyana cewa bayanan sirri da aka samu sun nuna cewa ƙungiyoyin…
  • Facebook
  • Instagram
  • X
  • YouTube
  • Amazon
Let’s keep in torch

Copyright 2026 — thenaijauntold.com. All rights reserved.
Scroll to Top

Get Latest News

Get the Latest News and Updates 

Stay informed with our daily/weekly newsletter : Global news, Nigerian News, and more!

Enter your email address

No thanks, I’m not interested!