Skip to content
thenaijauntold.com thenaijauntold.com

The-Nigeria-Untold : Global News, Nigerian Perspective, World News Updates.

  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • facebook.com
  • twitter.com
  • t.me
  • instagram.com
  • youtube.com
Subscribe
Home » Nigeria » Page 5
Gwamnatin Kebbi ta sanar da shirin aurar da zawarawa 300 a karo na uku a wani yunƙuri na tallafa wa mata marasa galihu da kuma kare tarbiyya da walwalar yara a jihar.
Posted inAddini Breaking News Front Page

Gwamnatin Kebbi ta sanar da shirin aurar da zawarawa 300 a karo na uku a wani yunƙuri na tallafa wa mata marasa galihu da kuma kare tarbiyya da walwalar yara a jihar.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 14, 2026
Kwamishinar Mata da Ci-gaban Yara, Hajiya Halima Hassan Kamba, ce ta bayyana hakan yayin da…
Read More
Jigo a Jam’iyyar NDC, Injiniya Buba Galadima, ya bayyana cewa akwai yiwuwar a kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu cikin sauƙi a babban zaɓen Shekarar 2027.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Jigo a Jam’iyyar NDC, Injiniya Buba Galadima, ya bayyana cewa akwai yiwuwar a kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu cikin sauƙi a babban zaɓen Shekarar 2027.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 12, 2026
Galadima ya bayyana hakan ne yayin wata hira da BBC Hausa, inda ya ce sakamakon…
Read More
Aƙalla mutum 10 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu ’yan bindiga suka kai hari kan ayarin matafiya a Jihar Zamfara
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Aƙalla mutum 10 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu ’yan bindiga suka kai hari kan ayarin matafiya a Jihar Zamfara

Posted by saviolasani1@gmail.com May 12, 2026
Harin ya auku ne a yammacin ranar Lahadi a kan hanyar Magami zuwa Ɗansadau, inda…
Read More
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sake bayar da umarnin kamo tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sake bayar da umarnin kamo tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 12, 2026
  Kotun tace hakan ya faru ne bayan ya kasa bayyana a gaban kotu domin…
Read More
Ɗimbin masunta sun rasa rayukansu sakamakon wani hari ta sama da rundunar sojin Chadi ta kai a yankin Tafkin Chadi.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Ɗimbin masunta sun rasa rayukansu sakamakon wani hari ta sama da rundunar sojin Chadi ta kai a yankin Tafkin Chadi.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 11, 2026
Bayanan da ke fitowa daga yankin sun nuna cewa mafi yawan waɗanda harin ya rutsa…
Read More
Jam’iyyar APC za ta aiwatar da  zaɓen fid-da-gwani idan sulhu ya ci tura a  jIHAR Yobe — Mai Mala Buni.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Jam’iyyar APC za ta aiwatar da zaɓen fid-da-gwani idan sulhu ya ci tura a jIHAR Yobe — Mai Mala Buni.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 10, 2026
Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya bayyana cewa Jam’iyyar APC a jihar ba za…
Read More
Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, ta sanar da sabuwar dama ga dalibai na yin rajista a shirin ba da lamuni na ilimi na NELFUND.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, ta sanar da sabuwar dama ga dalibai na yin rajista a shirin ba da lamuni na ilimi na NELFUND.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 10, 2026
Sanarwar ta fito ne cikin wata wasika ta musamman da aka fitar ranar Asabar a…
Read More
Sufeto Janar na ‘Yansandan Najeriya  Olatunji Disu ya bada umarnin bincike kan zargin jami’an ’yan sanda da hannu a ɓacewar Dadiyata.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Sufeto Janar na ‘Yansandan Najeriya Olatunji Disu ya bada umarnin bincike kan zargin jami’an ’yan sanda da hannu a ɓacewar Dadiyata.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 9, 2026
Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan…
Read More
Gwamnatin Jihar Kogi ta kulle gidan marayun da aka yi garkuwa da yara 26.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Gwamnatin Jihar Kogi ta kulle gidan marayun da aka yi garkuwa da yara 26.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 9, 2026
Gwamnatin Jihar Kogi ta rufe makarantar marayu ta Daarul Kitab Islamiyya da ke Zariagi a…
Read More
AbdulSamad Rabiu mai Kamfanin BUA ya kafa sabon tarihi a jerin attajiran Afirka.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

AbdulSamad Rabiu mai Kamfanin BUA ya kafa sabon tarihi a jerin attajiran Afirka.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 8, 2026
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Group, AbdulSamad Rabiu, ya samu babban matsayi a nahiyar Afirka bayan…
Read More

Posts pagination

Previous page 1 … 3 4 5 6 7 8 Next page

Recent Posts

  • Wani Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin zanga-zangar adawa da cibiyar killace masu cutar Ebola a Kasar Kenya.
  • Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa rundunar ’yan sandan jihohi.
  • Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta karɓi wasu ’yan Najeriya 270 da suka dawo daga ƙasar Afirka ta Kudu .
  • Kungiyar NASFAT ta gudanar da addu’o’in musamman domin zaman lafiya da tsaron Najeriya
  • Ilimi mai inganci na da muhimmiyar rawar takawa wajen yaƙi da ta’addanci — Ministan Tsaro

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2026
  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025

Categories

  • Addini
  • Advocate
  • Breaking News
  • Business
  • Celebrity Life
  • Front Page
  • General News
  • Kano
  • Ketare
  • Kiwon Lafiy
  • Nigeria
  • North Korea Launch Direct Flights After 70 Years
  • Politics
  • Siyasa
  • Tattali
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yaki

Mhsani

Mh Sani is a seasoned journalist and news writer with a passion for telling the stories that matter. With years of experience in reporting on national and international news, Sani has developed a keen eye for detail and a knack for crafting compelling narratives that inform and engage readers.

  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

Recent Posts

  • Wani Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin zanga-zangar adawa da cibiyar killace masu cutar Ebola a Kasar Kenya.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 11, 2026
  • Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa rundunar ’yan sandan jihohi.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 11, 2026
  • Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta karɓi wasu ’yan Najeriya 270 da suka dawo daga ƙasar Afirka ta Kudu .
    by saviolasani1@gmail.com
    June 11, 2026
  • Kungiyar NASFAT ta gudanar da addu’o’in musamman domin zaman lafiya da tsaron Najeriya
    by saviolasani1@gmail.com
    June 10, 2026
  • Ilimi mai inganci na da muhimmiyar rawar takawa wajen yaƙi da ta’addanci — Ministan Tsaro
    by saviolasani1@gmail.com
    June 10, 2026

Let's keep in touch

Trending post

  • Wani Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin zanga-zangar adawa da cibiyar killace masu cutar Ebola a Kasar Kenya.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 11, 2026
      An kashe mutum ɗaya a Kenya bayan rikici ya ɓarke tsakanin jami’an tsaro da masu zanga-zangar adawa da gina…
  • Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa rundunar ’yan sandan jihohi.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 11, 2026
    Majalisar Wakilai ta kasa ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman samar da rundunar ’yan sandan…
  • Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta karɓi wasu ’yan Najeriya 270 da suka dawo daga ƙasar Afirka ta Kudu .
    by saviolasani1@gmail.com
    June 11, 2026
    A cewar hukumar, mutanen sun kammala dukkan matakan rajista da binciken da ake buƙata kafin a dawo da su Najeriya.…
  • Kungiyar NASFAT ta gudanar da addu’o’in musamman domin zaman lafiya da tsaron Najeriya
    by saviolasani1@gmail.com
    June 10, 2026
    Ƙungiyar Nasrul-Lahi-L-Fatih (NASFAT) ta shirya babban taron addu’o’i na ƙasa da ƙasa domin neman zaman lafiya, haɗin kai da ci…
  • Ilimi mai inganci na da muhimmiyar rawar takawa wajen yaƙi da ta’addanci — Ministan Tsaro
    by saviolasani1@gmail.com
    June 10, 2026
    Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa inganta damar samun ilimi mai nagarta a faɗin ƙasar nan…
  • Facebook
  • Instagram
  • X
  • YouTube
  • Amazon
Let’s keep in torch

Copyright 2026 — thenaijauntold.com. All rights reserved.
Scroll to Top

Get Latest News

Get the Latest News and Updates 

Stay informed with our daily/weekly newsletter : Global news, Nigerian News, and more!

Enter your email address

No thanks, I’m not interested!