Posted inBreaking News Front Page Nigeria
Matashin ɗan siyasar nan dan takarar Majalisar Tarayya, Hon. Mahmud Sadis Buba wanda aka fi sani da Abin Al’ajabi, ya sanar da janye takararsa.
Tun da farko, Mahmud Sadis ya bayyana aniyarsa ta neman wakiltar mazabar Sabon Gari ta…













