Skip to content
thenaijauntold.com

thenaijauntold.com

The-Nigeria-Untold : Global News, Nigerian Perspective, World News Updates.

  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • facebook.com
  • twitter.com
  • t.me
  • instagram.com
  • youtube.com
Subscribe
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aikatan bangaren ilimi da ake zargi da sayar da takardun daukar aiki ga Jama’a.
Posted inBreaking News Front Page Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aikatan bangaren ilimi da ake zargi da sayar da takardun daukar aiki ga Jama’a.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 20, 2026
Kwamishinan Ilimi na jihar, Dakta Ali Haruna Makoda, ne ya bayyana hakan yayin ganawa da…
Read More
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i ta ƙasa (JAMB) ta bayyana cewa ta kammala fitar da sakamakon UTME na shekarar 2026, wanda aka gudanar a ranakun 17 da 18 ga watan Afrilu.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i ta ƙasa (JAMB) ta bayyana cewa ta kammala fitar da sakamakon UTME na shekarar 2026, wanda aka gudanar a ranakun 17 da 18 ga watan Afrilu.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 20, 2026
A cikin sanarwar da kakakin hukumar, Fabian Benjamin, ya fitar, hukumar ta ce sakamakon dalibai…
Read More
Gwamna Bala Mohammed na duba sabuwar jam’iyyar da zai kulla alaka da ita bayan tattaunawar sa da Jam’iyyar APC ta rushe.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Gwamna Bala Mohammed na duba sabuwar jam’iyyar da zai kulla alaka da ita bayan tattaunawar sa da Jam’iyyar APC ta rushe.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 18, 2026
Rahotanni sun nuna cewa Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya fara nazarin yiwuwar komawa wata…
Read More
Kasar Iran ta sanar da rufe Mashigar Hormuz kwanaki kadan bayan bayyana bude mashigar.
Posted inBreaking News Front Page Tsaro

Kasar Iran ta sanar da rufe Mashigar Hormuz kwanaki kadan bayan bayyana bude mashigar.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 18, 2026
Tashin hankali a Gabas ta Tsakiya ya sake ƙaruwa bayan Iran ta sanar da rufe…
Read More
Duka ranar 17 ga watan Afrilun kowacce Shekara an ware ta a matsayin ranar Kula da Lafiyar Uwa da Jariri ta Duniya.
Posted inBreaking News Front Page Kano

Duka ranar 17 ga watan Afrilun kowacce Shekara an ware ta a matsayin ranar Kula da Lafiyar Uwa da Jariri ta Duniya.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 18, 2026
An ware ranar ne domin wayar da kai kan muhimmancin kula da lafiyar mata tun…
Read More
Posted inUncategorized

Kotu ta bawa EFCC izinin Kama tsohuwar ministar Jin kan Najeriya

Posted by saviolasani1@gmail.com April 16, 2026
Wata kotu a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, ta bawa hukumar yaƙi da masu yi…
Read More
Wata kotu a Afirka ta Kudu ta yanke hukuncin ɗaurin shekaru biyar a gidan yari ga shugaban jam’iyyar EFF, Julius Malema.
Posted inBreaking News Front Page Siyasa

Wata kotu a Afirka ta Kudu ta yanke hukuncin ɗaurin shekaru biyar a gidan yari ga shugaban jam’iyyar EFF, Julius Malema.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 16, 2026
Hukuncin ya biyo bayan samunsa da laifin harba bindigar a wani gangamin jam’iyya da ya…
Read More
Tuhume-tuhume kan shugaban INEC Joash Amupitan na iya kawo cikas a zaɓen 2027 — Cewar Manazarta.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Tuhume-tuhume kan shugaban INEC Joash Amupitan na iya kawo cikas a zaɓen 2027 — Cewar Manazarta.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 16, 2026
Yayin da ake tunkarar zaɓen shekarar 2027, masana harkokin siyasa sun yi gargaɗin cewa zarge-zargen…
Read More
Wani saɓani kan kuɗi Naira 200 ya rikide zuwa fadan da ya yi sanadin mutuwar wani magini  a Jhar Ogun.
Posted inBreaking News Front Page Tsaro

Wani saɓani kan kuɗi Naira 200 ya rikide zuwa fadan da ya yi sanadin mutuwar wani magini a Jhar Ogun.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 16, 2026
Rahotanni sun bayyana cewa marigayin, Isreal Ayomide, ya rasa ransa ne bayan wani da ake…
Read More
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matakin da Amurka ta ɗauka na rage yawan ma’aikatanta a ofishin jakadancinta da ke Najeriya ba ya da alaƙa kai tsaye da matsalolin cikin gida .
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matakin da Amurka ta ɗauka na rage yawan ma’aikatanta a ofishin jakadancinta da ke Najeriya ba ya da alaƙa kai tsaye da matsalolin cikin gida .

Posted by saviolasani1@gmail.com April 15, 2026
Ya bayyana hakan ne a Abuja yayin kaddamar da sabuwar hedikwatar Hukumar Ayyukan Majalisar Dokoki…
Read More

Posts pagination

Previous page 1 2 3 4 … 7 Next page

Recent Posts

  • Gwamna Abba ya aike da sunan Murtala Garo don tantancewa a matsayin Mataimakinsa.
  • Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu maniyyata aikin Hajji biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su.
  • Babbar Kotun Jihar Kaduna ta ƙi amincewa da bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai.
  • Rundunar ‘yan sanda a Jihar Niger ta dakile wani yunƙurin fashi da makami a Minna, bayan da wasu matasa suka kai hari kan yankin Sauka zuwa Kahuta.
  • Kimanin jihohi 21 a Najeriya, ciki har da Rivers da Kano, har yanzu ba su fara aiwatar da cikakken ikon tafiyar da harkokin wutar lantarki a jihohinsu ba.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025

Categories

  • Addini
  • Advocate
  • Breaking News
  • Business
  • Celebrity Life
  • Front Page
  • General News
  • Kano
  • Kiwon Lafiy
  • Nigeria
  • North Korea Launch Direct Flights After 70 Years
  • Politics
  • Siyasa
  • Tattali
  • Tsaro
  • Uncategorized

Mhsani

Mh Sani is a seasoned journalist and news writer with a passion for telling the stories that matter. With years of experience in reporting on national and international news, Sani has developed a keen eye for detail and a knack for crafting compelling narratives that inform and engage readers.

  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

Recent Posts

  • Gwamna Abba ya aike da sunan Murtala Garo don tantancewa a matsayin Mataimakinsa.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 22, 2026
  • Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu maniyyata aikin Hajji biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
  • Babbar Kotun Jihar Kaduna ta ƙi amincewa da bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
  • Rundunar ‘yan sanda a Jihar Niger ta dakile wani yunƙurin fashi da makami a Minna, bayan da wasu matasa suka kai hari kan yankin Sauka zuwa Kahuta.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
  • Kimanin jihohi 21 a Najeriya, ciki har da Rivers da Kano, har yanzu ba su fara aiwatar da cikakken ikon tafiyar da harkokin wutar lantarki a jihohinsu ba.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026

Let's keep in touch

You May Have Missed
Posted inBreaking News Front Page Kano

Gwamna Abba ya aike da sunan Murtala Garo don tantancewa a matsayin Mataimakinsa.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 22, 2026
Posted inAddini Breaking News Front Page

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu maniyyata aikin Hajji biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 21, 2026
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Babbar Kotun Jihar Kaduna ta ƙi amincewa da bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 21, 2026
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Rundunar ‘yan sanda a Jihar Niger ta dakile wani yunƙurin fashi da makami a Minna, bayan da wasu matasa suka kai hari kan yankin Sauka zuwa Kahuta.

Posted by saviolasani1@gmail.com April 21, 2026

Trending post

  • Gwamna Abba ya aike da sunan Murtala Garo don tantancewa a matsayin Mataimakinsa.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 22, 2026
    Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ɗauki matakin cike gurbin mataimakin gwamna ta hanyar miƙa sunan Murtala Sule Garo…
  • Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu maniyyata aikin Hajji biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
    Waɗanda suka rasu su ne Alkasim Ibrahim Walawa, mai shekara 48, da kuma mahaifiyarsa Hadiza Garba, mai shekara 73, dukkansu…
  • Babbar Kotun Jihar Kaduna ta ƙi amincewa da bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
    Babbar Kotun Jihar Kaduna ta ƙi amincewa da bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai, a shari’ar…
  • Rundunar ‘yan sanda a Jihar Niger ta dakile wani yunƙurin fashi da makami a Minna, bayan da wasu matasa suka kai hari kan yankin Sauka zuwa Kahuta.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
    Kakakin rundunar, Wasiu Abiodun, ya bayyana cewa sun samu kiran gaggawa daga ofishin ‘yan sanda na Tudun Wada, inda aka…
  • Kimanin jihohi 21 a Najeriya, ciki har da Rivers da Kano, har yanzu ba su fara aiwatar da cikakken ikon tafiyar da harkokin wutar lantarki a jihohinsu ba.
    by saviolasani1@gmail.com
    April 21, 2026
    Sai dai rahotanni sun nuna cewa jihohi 15 sun riga sun shiga tsarin kasuwar samar da wutar lantarki mai zaman…
  • Facebook
  • Instagram
  • X
  • YouTube
  • Amazon
Let’s keep in torch

Copyright 2026 — thenaijauntold.com. All rights reserved.
Scroll to Top

Get Latest News

Get the Latest News and Updates 

Stay informed with our daily/weekly newsletter : Global news, Nigerian News, and more!

Enter your email address

No thanks, I’m not interested!