Posted inBreaking News Front Page Nigeria
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakai masu ƙarfi har sai an dawo da cikakken zaman lafiya da tsaro a faɗin Najeriya.
Tinubu ya bayyana hakan ne a Abuja, inda ya nuna cewa matsalolin tsaron da ƙasar…









