Skip to content
thenaijauntold.com thenaijauntold.com

The-Nigeria-Untold : Global News, Nigerian Perspective, World News Updates.

  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • facebook.com
  • twitter.com
  • t.me
  • instagram.com
  • youtube.com
Subscribe
Home » Archives for saviolasani1@gmail.com » Page 9
About saviolasani1@gmail.com
Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.
Posted inAddini Breaking News Front Page

Rundunar Sojin Najeriya ta yi gargaɗi ga al’umma kan yiwuwar hare-haren mayaƙan Boko Haram da ISWAP a lokacin bukukuwan Babbar Sallah.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 26, 2026
A wata sanarwa da hedikwatar rundunar ta fitar, ta bayyana cewa bayanan sirri da aka…
Read More
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana damuwa kan jinkirin da gwamnatin tarayya ke yi wajen aiwatar da yarjejeniyar shekarar 2025
Posted inBreaking News Front Page

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana damuwa kan jinkirin da gwamnatin tarayya ke yi wajen aiwatar da yarjejeniyar shekarar 2025

Posted by saviolasani1@gmail.com May 26, 2026
Shugabannin ASUU na reshen Jami’ar Jos ne suka bayyana hakan, inda suka ce idan gwamnati…
Read More
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakai masu ƙarfi har sai an dawo da cikakken zaman lafiya da tsaro a faɗin Najeriya.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakai masu ƙarfi har sai an dawo da cikakken zaman lafiya da tsaro a faɗin Najeriya.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 26, 2026
Tinubu ya bayyana hakan ne a Abuja, inda ya nuna cewa matsalolin tsaron da ƙasar…
Read More
Kwamitin da gwamnatin Iran ta kafa domin tsara harkokin sadarwar intanet ya gudanar da zama na huɗu ƙarƙashin jagorancin mataimakin shugaban ƙasa na farko, Mohammad Reza Aref.
Posted inBreaking News Front Page

Kwamitin da gwamnatin Iran ta kafa domin tsara harkokin sadarwar intanet ya gudanar da zama na huɗu ƙarƙashin jagorancin mataimakin shugaban ƙasa na farko, Mohammad Reza Aref.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 26, 2026
A yayin taron, an cimma matsaya kan wasu muhimman shawarwari da suka shafi dawo da…
Read More
Ana cigaba da Tafka Muhawara Kan Yawan Kuri’un da Shugaba Tinubu ya Samu a Zaɓen Fitar da Gwani na Jam’iyyar APC.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Ana cigaba da Tafka Muhawara Kan Yawan Kuri’un da Shugaba Tinubu ya Samu a Zaɓen Fitar da Gwani na Jam’iyyar APC.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 25, 2026
Wasu masana siyasa a Najeriya sun nuna shakku kan yawan ƙuri’un da Shugaba Bola Tinubu…
Read More
An gano gawar wata budurwa mai shekaru 29 a cikin wani tafki a garin Abuja.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

An gano gawar wata budurwa mai shekaru 29 a cikin wani tafki a garin Abuja.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 25, 2026
Mamaciyar mai suna Blessing Moshood ta kasance wadda ta kammala karatu a Jami’ar Jihar Kogi,…
Read More
Ana sa ran za a ga rana ta kasance a tsaye daidai  saman dakin Ka’aba a ranar Babbar Sallah 27 ga watan Mayu, 2026.
Posted inAddini Breaking News Front Page

Ana sa ran za a ga rana ta kasance a tsaye daidai saman dakin Ka’aba a ranar Babbar Sallah 27 ga watan Mayu, 2026.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 25, 2026
Da misalin karfe 12:18 na rana agogon Makkah, hasken rana zai ratsa daidai saman Ka’aba,…
Read More
Dan tsohon Gwamanan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shiga sahun masu neman tikitin takarar Majalisar Tarayya a ƙarƙashin jam’iyyar NDC gabanin zaɓen 2027.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Dan tsohon Gwamanan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shiga sahun masu neman tikitin takarar Majalisar Tarayya a ƙarƙashin jam’iyyar NDC gabanin zaɓen 2027.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 23, 2026
Matakin nasa ya jawo hankali musamman saboda alakarsa da tafiyar Kwankwasiyya duk da cewa mahaifinsa…
Read More
Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa, Emmanuel Akabe, ya gamu da rashin nasara a zaben fid-da gwanin APC na kujerar Sanatan Nasarawa ta Kudu.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa, Emmanuel Akabe, ya gamu da rashin nasara a zaben fid-da gwanin APC na kujerar Sanatan Nasarawa ta Kudu.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 23, 2026
Sakamakon zaben ya nuna cewa Nalaraba, mai wakiltar mazabar Awe/Doma/Keana a majalisar wakilai, ya samu…
Read More
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da suka sace ɗalibai da malamai daga makarantu uku da ke garuruwan Esinele, Yamota da Alawusa ta jihar Oyo sun fara tattaunawa da gwamnatin jihar.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da suka sace ɗalibai da malamai daga makarantu uku da ke garuruwan Esinele, Yamota da Alawusa ta jihar Oyo sun fara tattaunawa da gwamnatin jihar.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 23, 2026
Majiyoyi masu ƙarfi sun bayyana cewa maharan sun ƙi yin magana da iyalan waɗanda aka…
Read More

Posts pagination

Previous page 1 … 7 8 9 10 11 … 20 Next page

Recent Posts

  • Gwaman Uba Sani ya ce ayyukan Tinubu a Jihar Kaduna sun cancanci a sake kada masa da ƙuri’u a Zaben 2027.
  • Gwamna Abba Kabir Yusuf ya buƙaci ƙara ƙarfafa haɗin gwiwar Kano da Faransa.
  • Gwamnatin Tarayya ta bullo da sabon tsari na sake mayar da tubabbun ‘yan ta’adda cikin al’umma.
  • Ba za a iya samar da ingantaccen tsaro a Najeriya da ƙarfi ba — IG Disu.
  • Hukumar NDLEA ta cafke ‘yar Afirka ta Kudu da hodar iblis kilo 5.75 a filin jirgin Abuja

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • July 2026
  • June 2026
  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025

Categories

  • Addini
  • Advocate
  • Breaking News
  • Business
  • Celebrity Life
  • Front Page
  • General News
  • Kano
  • Ketare
  • Kiwon Lafiy
  • Nigeria
  • North Korea Launch Direct Flights After 70 Years
  • Politics
  • Siyasa
  • Tattali
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yaki

Mhsani

Mh Sani is a seasoned journalist and news writer with a passion for telling the stories that matter. With years of experience in reporting on national and international news, Sani has developed a keen eye for detail and a knack for crafting compelling narratives that inform and engage readers.

  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

Recent Posts

  • Gwaman Uba Sani ya ce ayyukan Tinubu a Jihar Kaduna sun cancanci a sake kada masa da ƙuri’u a Zaben 2027.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 20, 2026
  • Gwamna Abba Kabir Yusuf ya buƙaci ƙara ƙarfafa haɗin gwiwar Kano da Faransa.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 15, 2026
  • Gwamnatin Tarayya ta bullo da sabon tsari na sake mayar da tubabbun ‘yan ta’adda cikin al’umma.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 14, 2026
  • Ba za a iya samar da ingantaccen tsaro a Najeriya da ƙarfi ba — IG Disu.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 13, 2026
  • Hukumar NDLEA ta cafke ‘yar Afirka ta Kudu da hodar iblis kilo 5.75 a filin jirgin Abuja
    by saviolasani1@gmail.com
    July 13, 2026

Let's keep in touch

Trending post

  • Gwaman Uba Sani ya ce ayyukan Tinubu a Jihar Kaduna sun cancanci a sake kada masa da ƙuri’u a Zaben 2027.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 20, 2026
    Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa ayyukan ci gaba da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa…
  • Gwamna Abba Kabir Yusuf ya buƙaci ƙara ƙarfafa haɗin gwiwar Kano da Faransa.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 15, 2026
    Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya taya gwamnati da al’ummar ƙasar Faransa murnar zagayowar Ranar Ƙasar Faransa, tare…
  • Gwamnatin Tarayya ta bullo da sabon tsari na sake mayar da tubabbun ‘yan ta’adda cikin al’umma.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 14, 2026
    Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon tsari da nufin sake haɗa tubabbun ‘yan ta’adda da suka ajiye makamansu cikin…
  • Ba za a iya samar da ingantaccen tsaro a Najeriya da ƙarfi ba — IG Disu.
    by saviolasani1@gmail.com
    July 13, 2026
    Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya, IGP Olatunji Rilwan Disu, ya bayyana cewa amfani da ƙarfin jami’an tsaro kaɗai ba zai…
  • Hukumar NDLEA ta cafke ‘yar Afirka ta Kudu da hodar iblis kilo 5.75 a filin jirgin Abuja
    by saviolasani1@gmail.com
    July 13, 2026
    Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta sanar da kama wata mata ‘yar ƙasar Afirka…
  • Facebook
  • Instagram
  • X
  • YouTube
  • Amazon
Let’s keep in torch

Copyright 2026 — thenaijauntold.com. All rights reserved.
Scroll to Top

Get Latest News

Get the Latest News and Updates 

Stay informed with our daily/weekly newsletter : Global news, Nigerian News, and more!

Enter your email address

No thanks, I’m not interested!