Skip to content
thenaijauntold.com thenaijauntold.com

The-Nigeria-Untold : Global News, Nigerian Perspective, World News Updates.

  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • facebook.com
  • twitter.com
  • t.me
  • instagram.com
  • youtube.com
Subscribe
Home » Archives for May 2026 » Page 5
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa an tabbatar da mutane bakwai sun kamu da cutar Hantavirus a wani jirgin ruwa da aka samu ɓullar cutar a cikinsa.
Posted inBreaking News Front Page Kiwon Lafiy

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa an tabbatar da mutane bakwai sun kamu da cutar Hantavirus a wani jirgin ruwa da aka samu ɓullar cutar a cikinsa.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 11, 2026
Daga cikin waɗanda aka tabbatar sun kamu har da wata mata ’yar ƙasar Faransa, wadda…
Read More
Ɗimbin masunta sun rasa rayukansu sakamakon wani hari ta sama da rundunar sojin Chadi ta kai a yankin Tafkin Chadi.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Ɗimbin masunta sun rasa rayukansu sakamakon wani hari ta sama da rundunar sojin Chadi ta kai a yankin Tafkin Chadi.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 11, 2026
Bayanan da ke fitowa daga yankin sun nuna cewa mafi yawan waɗanda harin ya rutsa…
Read More
Jam’iyyar APC za ta aiwatar da  zaɓen fid-da-gwani idan sulhu ya ci tura a  jIHAR Yobe — Mai Mala Buni.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Jam’iyyar APC za ta aiwatar da zaɓen fid-da-gwani idan sulhu ya ci tura a jIHAR Yobe — Mai Mala Buni.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 10, 2026
Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya bayyana cewa Jam’iyyar APC a jihar ba za…
Read More
Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, ta sanar da sabuwar dama ga dalibai na yin rajista a shirin ba da lamuni na ilimi na NELFUND.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, ta sanar da sabuwar dama ga dalibai na yin rajista a shirin ba da lamuni na ilimi na NELFUND.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 10, 2026
Sanarwar ta fito ne cikin wata wasika ta musamman da aka fitar ranar Asabar a…
Read More
Sufeto Janar na ‘Yansandan Najeriya  Olatunji Disu ya bada umarnin bincike kan zargin jami’an ’yan sanda da hannu a ɓacewar Dadiyata.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Sufeto Janar na ‘Yansandan Najeriya Olatunji Disu ya bada umarnin bincike kan zargin jami’an ’yan sanda da hannu a ɓacewar Dadiyata.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 9, 2026
Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan…
Read More
Gwamnatin Jihar Kogi ta kulle gidan marayun da aka yi garkuwa da yara 26.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Gwamnatin Jihar Kogi ta kulle gidan marayun da aka yi garkuwa da yara 26.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 9, 2026
Gwamnatin Jihar Kogi ta rufe makarantar marayu ta Daarul Kitab Islamiyya da ke Zariagi a…
Read More
AbdulSamad Rabiu mai Kamfanin BUA ya kafa sabon tarihi a jerin attajiran Afirka.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

AbdulSamad Rabiu mai Kamfanin BUA ya kafa sabon tarihi a jerin attajiran Afirka.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 8, 2026
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Group, AbdulSamad Rabiu, ya samu babban matsayi a nahiyar Afirka bayan…
Read More
Rikicin shugabancin Jam’iyyar ADC ya sake ɗaukar sabon salo bayan kotu ta dakatar da sauraron ƙara.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Rikicin shugabancin Jam’iyyar ADC ya sake ɗaukar sabon salo bayan kotu ta dakatar da sauraron ƙara.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 8, 2026
An shiga wani sabon yanayi na rashin tabbas a jam’iyyar ADC bayan Babbar Kotun Tarayya…
Read More
Kotu ta yankewa Alƙali hukunci dauri kan cin hancin Naira Miliyan 1 a Jihar Gombe.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

Kotu ta yankewa Alƙali hukunci dauri kan cin hancin Naira Miliyan 1 a Jihar Gombe.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 7, 2026
Babbar Kotun Jihar Gombe ta yanke wa wani Alƙali mai suna Mohammad Suleiman Kumo hukuncin…
Read More
An hallaka wasu mutane shida yayin wani harin yan bindiga a Jihar Filato.
Posted inBreaking News Front Page Nigeria

An hallaka wasu mutane shida yayin wani harin yan bindiga a Jihar Filato.

Posted by saviolasani1@gmail.com May 6, 2026
Wasu ’yan bindiga sun kai hari a garin Nding da ke Karamar Hukumar Barkin Ladi…
Read More

Posts pagination

Previous page 1 … 3 4 5 6 Next page

Recent Posts

  • Rahotanni daga Iran sun ce an ji ƙarar wasu fashe-fashe guda uku a yankin Mashigar Hormuz da kuma kudancin tsibirin Qeshm a cikin daren Litinin zuwa safiyar Talata.
  • Sojoji sun kuɓutar da matar marigayi Janar Rabe daga hannun ’yan bindiga
  • Gwamnatin Jihar Katsina ta dakatar da harkokin POS, da cajin waya a wasu yankuna.
  • Yarjejeniyar da Amurka da Iran suka cimma ta ƙunshi shirin dakatar da rikicin da ke tsakanin ƙungiyar Hezbollah da Isra’ila a ƙasar Lebanon.
  • Jam’iyyar NDC ta Tsayar da Ɗan Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kano.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2026
  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025

Categories

  • Addini
  • Advocate
  • Breaking News
  • Business
  • Celebrity Life
  • Front Page
  • General News
  • Kano
  • Ketare
  • Kiwon Lafiy
  • Nigeria
  • North Korea Launch Direct Flights After 70 Years
  • Politics
  • Siyasa
  • Tattali
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yaki

Mhsani

Mh Sani is a seasoned journalist and news writer with a passion for telling the stories that matter. With years of experience in reporting on national and international news, Sani has developed a keen eye for detail and a knack for crafting compelling narratives that inform and engage readers.

  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

Recent Posts

  • Rahotanni daga Iran sun ce an ji ƙarar wasu fashe-fashe guda uku a yankin Mashigar Hormuz da kuma kudancin tsibirin Qeshm a cikin daren Litinin zuwa safiyar Talata.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 16, 2026
  • Sojoji sun kuɓutar da matar marigayi Janar Rabe daga hannun ’yan bindiga
    by saviolasani1@gmail.com
    June 16, 2026
  • Gwamnatin Jihar Katsina ta dakatar da harkokin POS, da cajin waya a wasu yankuna.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 16, 2026
  • Yarjejeniyar da Amurka da Iran suka cimma ta ƙunshi shirin dakatar da rikicin da ke tsakanin ƙungiyar Hezbollah da Isra’ila a ƙasar Lebanon.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 15, 2026
  • Jam’iyyar NDC ta Tsayar da Ɗan Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kano.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 15, 2026

Let's keep in touch

Trending post

  • Rahotanni daga Iran sun ce an ji ƙarar wasu fashe-fashe guda uku a yankin Mashigar Hormuz da kuma kudancin tsibirin Qeshm a cikin daren Litinin zuwa safiyar Talata.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 16, 2026
    Kamfanin dillancin labarai na Mehr ya ruwaito cewa fashe-fashen biyu na farko sun auku ne a daren ranar 15 ga…
  • Sojoji sun kuɓutar da matar marigayi Janar Rabe daga hannun ’yan bindiga
    by saviolasani1@gmail.com
    June 16, 2026
    Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar ceto Hajiya Amina Abubakar, matar marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar, bayan ta shafe lokaci…
  • Gwamnatin Jihar Katsina ta dakatar da harkokin POS, da cajin waya a wasu yankuna.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 16, 2026
    Gwamnatin Jihar Katsina ta sanar da haramta gudanar da sana’ar POS, cajin wayoyi da kuma haya babur a Ƙananan Hukumomin…
  • Yarjejeniyar da Amurka da Iran suka cimma ta ƙunshi shirin dakatar da rikicin da ke tsakanin ƙungiyar Hezbollah da Isra’ila a ƙasar Lebanon.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 15, 2026
    Shugaban ƙasar Lebanon, Joseph Aoun, ya bayyana cewa wannan yarjejeniya na da matuƙar muhimmanci wajen rage tashin hankali da kuma…
  • Jam’iyyar NDC ta Tsayar da Ɗan Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kano.
    by saviolasani1@gmail.com
    June 15, 2026
    Jam’iyyar NDC ta ɗauki wani muhimmin mataki na siyasa a Jihar Kano bayan da ɗan takararta na gwamna, Aminu Abdussalam…
  • Facebook
  • Instagram
  • X
  • YouTube
  • Amazon
Let’s keep in torch

Copyright 2026 — thenaijauntold.com. All rights reserved.
Scroll to Top

Get Latest News

Get the Latest News and Updates 

Stay informed with our daily/weekly newsletter : Global news, Nigerian News, and more!

Enter your email address

No thanks, I’m not interested!